No menu items!

Sample Page Title

Date:

Gwamnatin Kano ta naɗa Ahmed Musa a matsayin manajan Darakta na Kano Pillars

Daga Jameel Lawan Yakasai

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kaptin ɗin tawagar Super Eagles, Ahmed Musa a matsayin babban shugaban hukumar gudanarwar ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars.

KU KUMA KARANTA: Usman Abdallah ya ajiye aiƙin Horars da Ƙungiyar Kwallon ƙafa ta Kano Pillars

Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya fitar, ya ce naɗin wani ɓangare ne na ƙoƙarin ƙarfafa ƙungiyar kafin fara sabuwar kakar Premier ta Najeriya.

Kuna ganin wannan naɗi zaiyi tasiri a ƙungiyar wajan farfaɗo da tasirin sai masu gida?

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...