No menu items!

Sample Page Title

Date:

Daga Ibraheem El-Tafseer

Jagoran addini na ƙasar Iran Ayatullah Ali Khamenei ya bayyana a yau Asabar cewa ya zama wajibi mutanen da suka wulaƙanta Al-ƙur’ani mai tsarki su fuskanci hukunci mai tsanani.

Ya kuma buƙaci ƙasar Sweden da ta miƙa waɗannan mutanen domin yi musu shari’a a ƙasashen musulmi, kamar yadda kafar yaɗa labaran Iran ta ruwaito.

“Dukkan malaman Musulunci sun yi ittifaƙi kan cewa waɗanda suka wulaƙanta Al-ƙur’ani sun cancanci hukunci mafi tsauri…Haƙƙin da ke kan wannan gwamnati Sweden shi ne miƙa masu laifi zuwa ga ƙasashen musulmi,” in ji Khamenei.

KU KUMA KARANTA: Zanga-zanga ta girgiza garuruwan Saudiyya, Iran, Masar da Lebanon saboda wulaƙanta Alkur’ani a Sweden

Malamai sun buƙaci a kashe wata yarinya da ake kyautata zaton ta zagi Annabi Muhammad (SAW).

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...