Wasu ‘yan bindiga sun kashe wasu ma’aurata da suka yi aure waɗanda kuma malaman makarantar sakandare ta BECO Comprehensive High School da ke Kwi a ƙaramar...
Daga Nusaiba Hussaini Da sanyin safiyar ranar Litinin ne wasu ‘yan bindiga suka kai hari a hedikwatar ƙaramar hukumar Bunguɗu ta jihar Zamfara, lamarin da ya...
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kashe mutane 21 a Baton da Rayogot da ke gundumar Heipang a ƙaramar hukumar...
Daga Ibraheem El-Tafseer Rundunar ‘yan sanda a jihar Nasarawar ta ce jami’anta na can suna ƙoƙarin kuɓutar da mai martaba Sarkin Gurku da iyalinsa, waɗanda ‘yan...
Wasu mata huɗu da aka yi garkuwa da su da suka haɗa da ɗalibar kwalejin fasaha da kimiyya ta jihar Zamfara da ‘yan bindiga suka yi...
Wasu gungun ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba, waɗanda ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne, sun yi garkuwa da wasu...
Wasu ‘yan bindiga sun kashe mutane tara tare da ƙona gidaje shida a unguwar Sabon Gari da ke ƙaramar hukumar Mangu a jihar Filato. Jerry Datim,...