Wani mummunan lamari ya auku a jihar Imo yayin da Jaridar Vanguard ta rawaito cewa ‘yan bindiga sun kashe soji takwas, ‘yan sanda da jami’an NSCDC a...
Wasu ‘yan bindiga a daren Lahadi sun kai hari kan wata motar fasinja ta Benuwe Link tare da yin garkuwa da aƙalla mutane 11, kamar yadda...
Al’ummar Okanla da ke jihar Osun, wani mummunan lamari ya auku a ranar Lahadin da ta gabata yayin da wasu ‘yan bindiga suka kai farmaƙi fadar...
A ƙalla mutane biyu ne ‘yan bindiga suka kashe tare da yin garkuwa da wasu huɗu a wani sabon hari da suka kai a ƙauyen Dogon...
Wasu ‘yan bindiga da ba a san su waye ba sun yi garkuwa da wani mataimakin Sufeton ‘yan sanda a garin Toro da ke ƙaramar hukumar...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Sakkwato ta tabbatar da harin da wasu ‘yan bindiga suka kai a ƙauyen Giyawa da ke ƙaramar hukumar Goronyo a yankin...
Wasu ‘yan bindiga da suka kai farmaƙi ƙauyen Kwarikwarasa da ke ƙaramar hukumar Maiyama a jihar Kebbi a ƙarshen makon da ya gabata, sun kashe mutane...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Kaduna a ranar asabar ɗin da ta gabata ta tabbatar da kashe mutane bakwai a lokacin da suke gudanar da sallah...
Wasu ’yan bindiga sun buƙaci a biya Naira miliyan huɗu a matsayin kuɗin fansa domin sako ɗaya daga cikin masu yi wa ƙasa hidima (NYSC) da...
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kashe wata shugabar kotun ɗaukaka ƙara ta gargajiya da ke Makurɗi a jihar Benuwe,...