A ƙalla mutane huɗu ciki har da ɗan sanda guda ɗaya ne aka kashe yayin da aka yi awon gaba da wasu da dama a lokacin...
Aƙalla mutane takwas ne suka rasa rayukansu yayin da ’yan fashi da makami suka kai hari kan wasu bankuna a yankin Otukpo da ke Jihar Benuwe....
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da mata da ‘ya’ya biyu na ɗan majalisar dokokin jihar Kwara mai wakiltar mazaɓar Ipaiye/Malete/Olooru a ƙaramar hukumar Moro. Jaridar Daily...
Ana fargabar cewa wasu ’yan bindiga sun kwashe wani adadi na jama’ar ƙauyen Yola da ke ƙaramar Hukumar Ƙaraye a Jihar Kano. Lamarin na zuwa ne...
’Yan bindiga ɗauke da makamai a yammacin ranar Asabar sun sake yin garkuwa da wasu ɗaliban Jami’ar Tarayya Gusau da ke Jihar Zamfara. Ɗaliban biyu, a...
Mahara sun kai farmaki kan jama’a a kasuwar Didango da ke ƙaramar Karim Lamiɗo da ke Jihar Taraba. Wani mazaunin garin, Yakubu Adamu ya shaida wa...
Wasu da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun kashe Malam Usman Sarki, hakimin garin Zazzaga da ke ƙaramar hukumar Munya a jihar Neja. Wani shugaban al’ummar...
Daga Ibraheem El-Tafseer ‘Yan bindiga sun yi awon-gaba da ɗalibai huɗu na jami’ar jihar Nasarawa da ke garin Keffi. Bayanai sun nuna cewa an sace ɗaliban...
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun yi garkuwa da kwamishinan yaɗa labarai, al’adu da yawon buɗe ido na jihar Benuwe,...
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi garkuwa da wani likita, Austin Uwumagbe, Daraktan Asibitin Nasara-Annex da ke Ogaminana, a...