’Yan bindiga sun yi awon gaba da hakimin Rakyabu, Magaji Sa’idu da kuma babban limamin ƙauyen, Malam Abdullahi, da ke ƙaramar Hukumar Tsafe a Jihar Zamfara....
Wasu ’yan bindiga sun hallaka hakimin garin Sarkin Kudu da ke ƙaramar hukumar Ibbi a Jihar Taraba. Wata majiya a yankin ta shaida wa wakilin Aminiya...
’Yan bindiga sun sako jaririya da matan aure biyu daga cikin mutanen da suka sace a unguwar Arab road da ke yankin Kubwa a Abuja. ’Yan...
Wasu ’yan bindiga sun yi awon gaba da aƙalla mutum bakwai a ƙauyen Igu da ke yankin Sherefe a ƙaramar hukumar Bwari ta babban birnin tarayya....
‘Yan sanda da haɗin gwiwar wasu jami’an tsaron Najeriya sun kashe ‘yan bindiga sama da hamsin a jihar Taraba da ke arewa maso gabashin ƙasar, in...
Wasu ’yan bindiga a ranar Juma’a sun sace mutum 150, galibinsu mata da ƙananan yara a ƙaramar hukumar Maru ta jihar Zamfara. Maharan sun kuma kashe...
Wasu ’yan bindiga sun sake kai hari a ƙauyen Sayaya da ke ƙaramar hukumar Matazu a jihar Katsina, inda suka kashe aƙalla mutum biyar. Lamarin ya...
Wani mazaunin garin ya ce yan bindigar sun kewaye wurin da ake Mauludin da harbin bindiga da wajen misalin karfe 11:5pm na daran ranar Lahadi. Alfijir...
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kai hari gidan shugaban ƙaramar hukumar Kiyawa da ke jihar Jigawa tare sace matansa...
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi garkuwa da wani ɗan jarida Usman Umar Sahabi a jihar Adamawa. An sace...