Rahotanni sun bayyana cewa wasu ‘yan bindiga sanye da hijabi sun kai hari a ofishin ‘yan sanda da ke ƙauyen Saki Jiki da ke ƙaramar hukumar Batsari...
’Yan bindiga sun tarwatsa al’ummar ƙauyuka 10 da ke zaune a yankin Kidandan na ƙaramar hukumar Giwa ta Jihar Kaduna. Giwa dai na ɗaya daga cikin...
Wasu mahara ɗauke da makamai sun kai hari a wani sansanin soji da ke ƙauyen Nahuta a Jihar Katsina, inda suka fatattaki sojoji suka ƙona motocinsu,...
Lamarin ya faru ne ranar Lahadi a Dogon-Fili kusa da Katari a ƙaramar hukumar Kachia a Jihar Kaduna. Karo na farko ke nan cikin fiye da...
’Yan bindiga sun sace gomman mahalarta biki a wani hari da suka kai ƙauyen Gidan Kunkun da ke gundumar Dawaki a ƙaramar hukumar Ƙauru ta Jihar...
Wasu ‘yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi garkuwa da shugaban ƙaramar hukumar Akwanga a jihar Nasarawa Safiyanu Isah. An...
’Yan bindiga sun sace mutane 39 bayan sun kashe wasu mutum huɗu a wasu yankunan Abuja da kuma Jihar Neja. Ranar Juma’a ’yan bindiga suka kutsa...
Wasu ‘yan bindiga sun kashe aƙalla mutane 12 da suka haɗa da mace ɗaya da ‘ya’yanta biyu da kuma sirikanta a ƙauyen Kurya da ke ƙaramar...
’Yan bindiga sun sace manoma 11 a yankunan Achimbi da Gumanyi da ke Kwaku a yankin Kuje a Abuja. Wani mazaunin Achimbi, Yunusa Aliyu, ya ce...
’Yan bindiga sun sace wani sarki mai daraja ta biyu tare da iyalansa da dogarinsa a ƙaramar hukumar Yorro a Jihar Taraba. Sarkin mai suna Alhaji...