Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun sace wasu ɗaliban makarantar allo ta almajirai a wani ƙauye da ake ƙira gidan Bakuso a jihar Sokkwato...
Malama Khadija AbdulRa’uf Kuriga, ɗaya daga cikin iyaye matan da ke cikin ɗimuwar kwashe ɗaliban, ta nuna matuƙar damuwarta kan rashin sanin halin da sauran ɗaliban...
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari shingen binciken ’yan sanda da ke ƙauyen Tazame a Jihar Zamfara, inda suka harbe ɗan sanda ɗaya har lahira tare...
Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da kashe Boderi Isyaku ƙasurgumin dan-fashin dajin nan da ya addabi jihohin Kaduna, Katsina, Zamfara Neja da Abuja, tare da wasu...
Daga Ibraheem El-Tafseer Masu garkuwa da mutane sun kashe ‘yansanda biyu da wasu fararen hula tare da garkuwa da mutane kimanin 40 a ƙauyen Kasuwar-Daji da...
Al’umomin garuruwan yammacin Zariya sun koka kan hauhawar hare-haren ‘yan-bindiga a yankin da su ka ce kullum sai an kashe musu mutane kuma a sace wasu...
Rundunar ’Yan sandan Birnin Tarayya, sun kai farmaki tare da kashe wasu kasurguman ’yan bindiga a sansaninsu da ke unguwar Mpape, a Abuja. Wata sanarwa da...
Daga Maryam umar Abdullahi Wasu mutane ɗauke da makamai sun harbe wani basaraken gargajiya, tare da yin garkuwa da matarsa da kuma wani mutum guda a...
Ana fargabar cewa ’yan bindiga sun sace wasu ’yan mata biyu ’yan gida yayin wani hari da suka kai kauyen Guite da ke gundumar Chikakore ta...
Aƙalla ‘yan bindiga biyu ne aka aika da su barzahu, yayin da suka yi ƙoƙarin yin garkuwa da iyalan wani magidanci a yankin Jalingo, Jihar Taraba....