‘Yan bindigar dai sun aukawa jami’ar kimiyya da fasaha ne dake garin Osara a ƙaramar hukumar Adabi a jihar Kogi...
Rahotanni daga Najeriya na cewa ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wasu limaman Coci shida yayin da suke kan hanyarsu ta zuwa birnin Awka na jihar...
Wasu ‘yan bindiga daga ƙungiyoyin miyagu sun kashe mutane 25 a lokacin da suka kai farmaki a wasu ƙauyuka huɗu a yankin arewa maso yammacin Najeriya,...
‘Yan bindiga sun hallaka aƙalla ‘yan sintiri 8 da wasu mutane 2 a ƙauyukan Kakangi da Unguwan Matinja dake ƙaramar hukumar Birnin Gwarin jihar Kaduna. ‘Yan...
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun mamaye ƙauyen Agojeju odo dake ƙaramar Hukumar Omala ta jihar Kogi, inda suka hallaka...
Rahotannin dake fitowa daga fadar gwamnatin jihar Kaduna sun yi nuni da cewa an sako gomman ɗalibai da aka sace daga garin Kuriga na jihar Kaduna.Bayanin...
Ɗan Majalisar dokoki ta jihar Sakkwato mai wakiltar mazaɓar Gada ta gabas Honorabul Haruna Dauda ya ce an ceto yaran ne bisa ga ƙoƙarin mai baiwa...
Ƴan bindiga da suka yi garkuwa da ɗalibai da ma’aikata 286 a wata makaranta a arewacin Najeriya a makon da ya gabata, sun buƙaci a ba...
Aƙalla mutum 61 ƴan bindiga suka sace a wani ƙauye da ke Jihar Kaduna a Najeriya, kwanaki kaɗan bayan sace ɗalibai kusan 300 daga wata makarantar...
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun sace wasu ɗaliban makarantar allo ta almajirai a wani ƙauye da ake ƙira gidan Bakuso a jihar Sokkwato...