An haifi Aminu Muhammad Ahmad da aka fi sani da Aminu Saira a ranar 20 ga Afrilun shekarar 1979, a garin gwammaja, a jihar Kano,a Nijeriya....
Hadiza Aliyu, wacce kuma aka fi sani da Hadiza Gabon,an haife ta a ranar 1 ga watan Yunin 1989 a Libreville, Gabon. Ita ce ‘yar babban...
An haifi Ali Isa Jita ran 15 Yuli 1983, wanda aka fi sani da Ali Jita. Mawaƙin Hausa ne na Najeriya, kuma marubuci. Ali Jita ɗan...
Tana ɗaya daga cikin jaruman fina-finan Kannywood masu hazaƙa da farin jini. Adadin dukiyar da Nafisa Abdullahi dai batu ne da ake tattaunawa akai, idan aka...
Hukumomin ƙasar jamhuriyar Nijar sun ce sun fara bincike kan yadda mawaƙan nan biyu ‘yan Najeriya suka mallaki takardun bogi na ƙasar. Zuwa yanzu mahukuntan ƙasar...
Daga Saleh INUWA, Kano Fitacciyar jarumar fina-finan Kannywood, furodusa kuma darakta Rukayya da akafi sani da Dawayya ta buɗe wani katafaren kantin sayar da kayayyaki a...
Sani Musa Danja jarumi ne kuma mawaƙi, haifaffen jihar Kano. An haife shi ne a watan Afrilun 1973 kuma yana ɗaya daga cikin tsofaffi kuma fitattun...
Daga Fatima MONJA, Abuja Fitaccen jarumin masana’antar fim ɗin Hausa, Ali Nuhu, ya maka jaruma kuma furodusa Hannatu Bashir a gaban kotu kan zarginta da ci...
Adam A Zango ɗan wasan kwaikwayo ne na Najeriya, mawaƙi, darakta, furodusa, marubucin, kuma ɗan agaji. An haife shi a watan Oktoba, 1985, a Zangon Kataf...
A ranar Juma’a, 14 ga watan Oktoban 2022, aka gudanar da shagalin bikin Saratu Zazzau, Dr. Girema a cikin shirin Kwana Casa’in mai dogon Zango. Saratu...