Bayan ce-ce-ku-ce, Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sake zama da daraktoci da furdusoshi da jarumai da sauran masu ruwa...
Kamar yadda Neptune Hausa ta kawo labarin cewa shahararren ɗan wasan Nijeriya Ahmed Musa MON ya yi alƙawarin sayawa Baba Karkuzu gida a yau Talata, alƙawari...
Fitaccen jarumin Kannywood, Abdullahi Shuaibu wanda aka fi sani da Karkuzu ya makance kuma yana fama da rashin lafiya. Jarumin, wanda aka yaɗa bidiyonsa a shafukan...
Auren nan mai ban sha’awa na tsohuwar jarumar Kannywood, Wasila Isma’il, da darakta kuma jarumi Al-Amin Ciroma, ya mutu, kamar yadda mujallar Fim ta wallafa a...
Daga Inuwa Saleh, Kano Wasan kwaikwayo na Hausa ya fara ne kimanin shekaru 30 da suka gabata ta hannun fitaccen mawaƙi, kamar marigayi Kasimu Yero, Ɗanjuma...
Adam A. Zango, fitaccen furodusa kuma jarumi a masana’artar fim ta Kannywood wanda aka haifa a ranar 1 ga Oktoba, 1985 a unguwar Zango ta jihar...
Wata kotu a Kano ta aike da Murja Ibrahim Kunya zuwa gidan gyaran halinka. Murja dai ta shahara musamman a shafin tiktok wurin yin bidiyo. Tun...
Tsohuwar sarauniyar Kannywood kuma tsohuwar jarumar fim, Fati Ladan wadda ta yi bikin cika shekaru 9 da aure ta bayyana dalilan da suka kai ga samun...
Fitacciyar jarumar Kannywood, haifaffiyar kasar Gabon, Hadiza Aliyu Gabon, ta bayyana dalilin da ya sa ba a fiye ganin ta a fina-finan Hausa ba, ta ce...
Nuhu Abdullahi ɗaya ne daga cikin fitattun jaruman da ke da hazaƙa a masana’artar fim ta Kannywood. Kyawunsa, yadda yake tafiyar da rayuwarsa, da salon wasan...