Category: INEC
-
Ba za a iya kutse a na’urar zaɓe ba – INEC
Hukumar zaɓe mai zaman kanta a Najeriya ta kara tabbatar wa ‘yan kasar cewa ba za a iya yin kutse domin sauya bayanan da ke cikin na’urorin tattara sakamakon zabe ba. Babban mataimakin shugaban hukumar mai lura da sashen fasahar zamani Lawrence Bayode ne ya tabbatar da haka a lokacin da yake amsa tambayoyi a…
-
Zaɓen 2023: INEC ta soke rajistar mutum miliyan 2.7 waɗanda suka yi sau biyu
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeria, INEC, ta ce ta soke rajistar mutum miliyan 2.7 waɗanda aka gano sun yi rajistar fiye da sau ɗaya. Shugaban hukumar Farfesa Mahmoud Yakubu ne ya bayyana haka a wani taron tataunawa kan mulkin demokraɗiyya da ya gudana a birnin Washington na ƙasar Amurka. KU KUMA KARANTA: Zaɓen…
-
Zaɓen 2023: Za mu magance barazanar siyan ƙuri’u – INEC
Hukumar zabe ta INEC ta yi alƙawarin magance barazanar sayen ƙuri’u a zaɓen 2023. Babban jami’in hukumar, Festus Okoye ne ya bayyana haka yayin wani tattaunawa kan zaɓen 2023 mai taken, “Me ke kawo kyakkyawan zaɓe a Najeriya,” inda ya ce hukumar za ta tura jami’an tsaro cikin sirri a ranar zaɓe. KU KUMA KARANTA:…
-
Kada jam’iyyu su kuskura su karɓi tallafin kuɗi daga ƙasashen waje – INEC
Hukumar zaɓen Najeriya INEC ta bayyana cewa dole jam’iyyun ƙasa da aka yi wa rajista su bayyana inda suka samu kuɗin kamfen ɗinsu da kuma bin ƙa’idojin da aka gindaya na kashe kuɗi a lokacin yaƙin neman zaɓe. Shugaban na INEC Farfesa Mahmood Yakubu ne ya bayyana haka a yayin wata hira da gidan talabijin…