Category: INEC
-
An Kama barayin katin zaɓe 158 a Kano
Daga Shafaatu Dauda,kano Hukumar zaɓe ta ƙasa reshan jihar Kano ta bayyana cewa wasu matasa sun farwa ma’aikatan ta a yankin ƙaramar hukumar Rimingado har suka ƙwace katinan zabe guda 158. Kakakin hukumar a Kano Ahmad Adam Maulud ne yabbaya hakan.ya ce ‘’ yanzu haka matasan suna hannun jami’an yan sandan jahar Kano domin gudanar…
-
Muhammad Abacha ne ɗan takarar gwamna na PDP a Kano- Kotu
A ranar Alhamis ne wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta tabbatar da Muhammad Sani Abacha a matsayin zaɓaɓɓen ɗan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a jihar Kano. Alƙalin kotun mai shari’a A.M Liman a wani hukunci da ya yanke a yammacin ranar Alhamis ya soke zaɓen fidda gwanin da ya gabatar…
-
Zaɓen 2023: An tsaurara matakan tsaro a ofisoshin INEC
Gwamnatin Najeriya ta ɗauki ƙwararan matakan tsaro a ofisoshin hukumar zaɓe ta ƙasa (INEC) da ke faɗin ƙasar. Gwamnatin ta tura jami’an tsaro na DSS da sojoji da jami’an hukumar kashe gobara ofisoshin hukumar ta INEC domin tsaurara tsaro gabannin zaɓen 2023. Ta kuma umarci jami’an su inganta tattara bayanan sirri domin daƙile duk wani…