Category: INEC
-
Yadda sakamakon zaɓen shugaban ƙasa ya kasance a jihohin Edo, Akwaibom, Benue da Neja
Peter Obi ya lashe zaben shugaban ƙasa na jihar Edo Babban jami’in tattara sakamakon zaɓen shugaban ƙasa na jihar Edo ya gabatar da sakamakon zaɓen shugaban ƙasa na jihar a zauren karɓa da tattara sakamakon shugaban ƙasa Abin da manyan ‘yan takara suka samu LP 331,163 APC 144,471 PDP 89,585 NNPP 2,743 Atiku ya lashe…
-
Yadda sakamakon zaɓen shugaban ƙasa ya kasance a jihohin Kano, Abia, Bauchi, da Kogi
Rabi’u Kwankwaso ya lashe zaɓen shugaban ƙasa na jihar Kano Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya (INEC) ta ce jam’iyyar NNPP ce ta lashe sakamakon zaɓen shugaban ƙasa a jihar Kano. Peter Obi ya lashe zaɓen shugaban ƙasa na jihar Abia Babban jami’in tattara sakamakon zaɓen shugaban ƙasa na jihar Abia ya gabatar da…
-
Yadda sakamakon zaɓen shugaban ƙasa ya kasance a jihohin Kaduna, Bayelsa da Filato
Atiku ya lashe zaɓen shugaban ƙasa na jihar Kaduna Babban jami’in tattara sakamakon zaɓen shugaban ƙasa na jihar Kaduna ya gabatar da sakamakon zaɓen shugaban ƙasa na jihar a zauren karɓa da tattara sakamakon shugaban ƙasa Abin da manyan ‘yan takara suka samu PDP – 554,360 APC – 399,293 LP – 294,494 NNPP – 92,969…
-
Yadda sakamakon zaɓen shugaban ƙasa ya kasance a jihohin Sokoto, Kebbi, da Zamfara
Atiku ya lashe zaɓen shugaban ƙasa na jihar Sokoto Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya (INEC) ta ce jam’iyyar PDP ce ta lashe sakamakon zaɓen shugaban ƙasa a jihar Sokoto. Babban jami’in tattara sakamakon zaɓen shugaban ƙasa na jihar Sokoto ya gabatar da sakamakon zaɓen a zauren karɓa da bayyana sakamakon a Abuja Ga…
-
Ba zan sauka ba, shugaban INEC ga jam’iyyun adawa
Farfesa Mahmood Yakubu, Shugaban jukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), ya ce kiran da jam’iyyar Labour (LP) da PDP suka yi na yayi murabus bai dace ba. Rahotanni sun nuna yadda wasu jam’iyyu suka ce sun rasa kwarin gwiwar gudanar da zaɓukan da ake yi kan rashin amfani da na’urar tantance sakamakon zaɓe…
-
INEC ta ɗage tattara sakamakon zaɓe har zuwa ƙarfe 2 na rana
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta ɗage tattara sakamakon zaɓen shugaban ƙasa na 2023 a ɗakin taro na ƙasa da ke Abuja. Kwamishinan hukumar INEC na ƙasa, Festus Okoye, da karfe 12 na rana ranar Talata, ya ce za a ci gaba da tattara sakamakon zaben da ƙarfe 2 na rana. Okoye…
-
Yadda Melaye, da wasu ‘yan jam’iyya suka fice daga cibiyar tattara sakamakon zaɓe a fusace
Wakilin jam’iyyar PDP na ƙasa, Dino Melaye da wasu wakilan jam’iyya sun fice daga babban ɗakin taro na ƙasa da kasa da ke Abuja bisa zargin maguɗin zabe. Dino wanda ya fice daga wurin taron a Litinin, ya yi zargin cewa hukumar zaɓe mai zaman kanta, ta yi ƙasa a gwiwa tare da tafka maguɗin…