Category: Gwamnatin Tarayya
-
Osinbajo zai wakilci Najeriya a jana’izar Sarauniya Elizabeth a Landan
Mataimakin shugaban Najeriya Farfesa Yemi Osinbajo ya bar Abuja yau, kuma zai wakilci Najeriya a jana’izar Sarauniya Elizabeth ta biyu a birnin Landan. Mai magana da yawun mataimakin shugaban ƙasa, Laolu Akande, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar, 17 ga Satumba, 2022. A cewar kakakin, mataimakin shugaban ƙasar zai…
-
An fara shiga kotu tsakanin gwamnatin Najeriya da ƙungiyar ASUU
Gwamnatin Najeriya a ƙarƙashin ministan ƙwadago, Mista Chris Ngige, sun maka ƙungiyar malaman jami’o’in Najeriya wato ASUU ƙara a kotun ɗa’ar ma’aikata. A wata takardar da ministan ya tura kotun, Ngigen ya bayyana cewa suna so su sa halacci ko rashin halaccin tafiya yajin aikin a shari’ance. In da za a iya tunawa, ƙungiyar ta…
-
Gwamnatin Najeriya na duba yiwuwar soke kungiyar malaman jami’a ta ASUU
Wasu rahotanni sun bayyana da ke cewa gwamnatin Najeriya na duba yiwuwar soke ƙungiyar malaman jami’a ta ƙasar, wato ASUU idan ta ƙi janye yajin aikin da ta dade tana yi. Gwamnatin ta kuma sanar da cewa ta amince a miƙa naira biliyan 100 ga ɓangaren ilimin jami’a ƙarƙashin wani yunƙurin da ta ke yi…
-
Ya zama dole ASUU ta biya diyya ga daliban da suka bata – Minista
Ministan Ilimi, Adamu Adamu, a ranar Alhamis din yau, ya ce alhakin ƙungiyar malaman jami’o’i ne ta biya ɗaliban lokacin da suka ɓata a yajin aikin na watanni shida, ba gwamnatin tarayya ba. Ya kuma ce gwamnati ba za ta amince da buƙatar ƙungiyar na biyan malamai kuɗaɗen alawus-alawus ɗin su na tsawon watanni shida…
-
Har yanzu akwai mutane 27 gurin yan garkuwan da jirgin ƙasa ya ratsa, ya kamata Buhari ya ƙara himma – Tukur Mamu
Jagoran tattaunawa da masu garkuwa da fasinjojin jirgin daga Abuja zuwa Kaduna, Malam Tukur Mamu, ya tabbatar da cewa sauran mutane 27 da harin jirgin ƙasa ya shafa na hannunsu. Mamu, ya tabbatar da hakan ne a wata takardar manema labarai da ya sanyawa hannu a ranar Talata a Kaduna. Ya ce “wannan sheda ce…