Category: Gwamnatin Tarayya
-
Gwamnatin tarayya ta amince da sanya hijabi a makarantun sakandare
Gwamnatin tarayya ta amince da amfani da hijabi ga ɗalibai mata. Hakan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da aka fitar 1ga watan Fabrairu, mai ɗauke da sa hannun babban sakataren ma’aikatar ilimi ta tarayya, Andrew David Adejo. An aika saƙon ne ga ɗaukacin shugabannin kwalejojin haɗin kan gwamnatin tarayya guda 112 da kuma…
-
Tashar ruwa ta Lekki: Gwamnatin Buhari ce ta fara aiki ta kuma kammala shi- Bashir Jamoh
A ranar Litinin ne shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya ƙaddamar da aikin gina katafariyar tashar jiragen ruwa da ke Lekki aikin da aka yi akan dala biliyan 1.5 a yankin Ibeju-Lekki, a jihar Legas. Gwamnan Legas, Babajide Sanwo-Olu ya shaida cewa aikin katafariyar tashar jiragen ruwan na haɗin gwiwa ne tsakanin gwamnatin tarayya, jihar Legas…
-
Gwamnatin tarayya ta ware ranakun hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara
Gwamnatin tarayya ta bada hutu a ranaikun, Litinin 26 da talata 27 ga watan Disamban 2022 da kuma ranar Litinin 2 ga Janairun 2023 a matsayin ranaikun hutu domin bukukuwan Kirsimeti da da ranar bada kyaututtuka na Boxing Day da kuma ranar sabuwar shekara. Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ne ya bayyana hakan a…