Shugaban ƙasar Najeriya, Bola Tinubu, ya sha alwashin cewar gwamnatinsa za ta ba da fifiko kan walwalar mata da kiyaye...
Masana tattalin arziƙi a Najeriya na ganin matakan da gwamnatin ƙasar ke ɗauka da ƙyar za su yi tasiri, idan dai ba an kawo ƙarshen matsalar...
Daga Ibraheem El-Tafseer Ministan yaɗa labarai da wayar da kan jama’a na Najeriya, Alhaji Mohammed Idris Malagi ya ce, da gwamnati ba ta cire tallafin mai...
Daga Maryam Umar Abdullahi Asusun Tallafawa Ƙananan Yara na Majalisar Ɗinkin Duniya UNICEF ya bayyana buƙatar ƙara ƙaimi wajen inganta batun kiyaye lafiya da tsaron makarantun...
Najeriya ta ce ta ɗauki matakin dakatar da tantance shaidar karatun digiri daga jami’o’in Jamhuriyar Benin da na Togo. Matakin ya zo ne bayan wani rahoton...
Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya yi alƙawarin cewa nan ba da daɗewa ba gwamnatin tarayya za ta shawo kan matsalar ambaliyar ruwa a jihar Jigawa...
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Laraba 28 ga watan Yuni da Alhamis 29 ga watan Yunin 2023 a matsayin hutun babbar Sallah (Eid-El-Kabir). Sanarwar na ƙunshe...
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin 12 ga watan Yuni a matsayin ranar hutu domin tunawa da ranar dimokaraɗiyya ta 2023. Hakan na ƙunshe ne cikin...
Ministan sufuri na Najeriya, Sanata Hadi Sirika ya bayyana cewa jirgin saman kamfanin ‘Nigerian Air’ zai isa ƙasar ranar Juma’a a wani lamari da zai zama...
Shugaban rukunin Ɗangote, Alhaji Aliko Ɗangote ya bayyana cewa sabuwar matatar man Ɗangote da aka ƙaddamar za ta samar da kason farko na albarkatun man fetur...