Category: DSS
-
DSS ta sako wacce ta soki gwamnatin Kaduna a Facebook
An sako Aisha Galadima, wacce take kare tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, da jami’an tsaron farin kaya (DSS) suka kama don yin bincike. Aminiya ta ruwaito yadda aka damƙe ’yar Jam’iyyar APC a Kaduna bisa wani rubutu da ta yi a Facebook kan Gwamna Uba Sani. A cewar majiyoyi, Aisha Galadima ta soki kalaman…
-
DSS sun cafke shugaban ƙungiyar Miyatti Allah
Jami’an hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta kama shugaban ƙungiyar Miyetti Allah Kautal Hore, Bello Bodejo, kan kafa rundunar sa-kai ta Fulani a jihar Nasarawa. Wasu shugabannin ƙungiyarsa ta Kautal Hore kuma makusanta sun tabbatar da batun kama Bodejo a jiya Talata. Sun ce jami’an DSS tare da wasu sojojin Najeriya suka kama shi…
-
DSS ta ce shugabanta bai sace kuɗin tallafi na ma’aikatan hukumar ba
Hukumar Tsaro ta Farin Kaya a Najeriya DSS ta musanta zarge-zargen da ake yi kan cewa babban daraktan hukumar Magaji Yusuf Bichi ya yi sama da faɗi da kuɗin tallafi na ma’aikatan hukumar. Mai magana da yawun hukumar Peter Afunanya ne ya fitar da sanarwar inda ya musanta zargin da wani Jackson Ude ya yi…
-
Sojoji da DSS sun daƙile yunkurin Boko Haram na kai hari a Kano
Wani ayarin sojojin ƙasa na Najeriya da jami’an hukumar tsaro ta DSS sun sami nasarar daƙile yunkurin wasu ’yan ta’adda na kai hari ƙaramar hukumar Gezawa da ke Jihar Kano. Kakakin Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya, Birgediya Janar Onyeama Nwachukwu, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwar da ya wallafa a shafin rundunar na…
-
DSS ta kama babban Editan jaridar Almizan a filin jirgin sama na Kano
Daga Ibraheem El-Tafseer Iyalan Babban Editan Jaridar ALMIZAN, Malam Ibrahim Musa sun yi ƙira ga Hukumar tsaro ta farin kaya wato DSS da su gaggauta sakinsa. Wannan ƙiran ya fito ne a wata takardar manema labarai da iyalan Editan suka fitar, wanda Abdullahi Usman ya sa wa hanu. Sanarwar ta ce; “muna sanar da an…
-
DSS ta kama Aisha Ahmad, mataimakiyar babban bankin Najeriya
Hukumar tsaro ta farin kaya, (DSS) ta kama tare da tsare mataimakiyar gwamnan babban bankin Najeriya mai kula da harkokin kuɗi, Aisha Ahmad, bisa zarge zargen damfarar hannun jari a bankin Polaris, Titan Bank da Union Bank. Wata majiya a rundunar ‘yan sandan sirri ta shaida wa ‘News Point Nigeria’ cewa, a halin yanzu ana…
-
Hukumar DSS ta saki tsohon Gwamnan Zamfara, Yari
Daga Ibraheem El-Tafseer Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta saki tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdul’aziz Yari, bayan amsa tambayoyin Naira Biliyan 45 na zaɓen tsohon shugaban Najeriya Buhari. Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari, ya samun ‘yancinsa biyo bayan tsare shi da jami’an ‘yan sandan sirri na Najeriya, DSS suka yi a makon…
-
Akwai yiwuwar akai hare-hare a lokacin bukukuwan Sallah – SSS
Hukumar tsaro ta farin kaya, (SSS), a ranar Alhamis a Abuja, ta gargaɗi jama’a da su yi taka-tsan-tsan da hare-haren ‘yan ta’adda a yayin da suke tsaka da bikin Eid-el-Kabir. Mai magana da yawun hukumar, Peter Afunanya ya bayyana cewa, rahotannin da suka zo mata na nuni da shirin kai hari kan wuraren ibada da…
-
Emefiele yanzu yana hannunmu – SSS
A ranar asabar ɗin da ta gabata ne hukumar tsaro ta farin kaya ta SSS ta tabbatar da kama gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) Godwin Emefiele da aka dakatar bayan an musanta shi da farko. Jaridar DAILY NIGERIAN ta ruwaito cewa sa’o’i bayan sanar da dakatar da Emeifele, an riƙa yaɗa rahotannin kama shi ta…
-
Kotu ta hana EFCC, ICPC, SSS tsare tsohon Gwamna Yari
A ranar Litinin ɗin da ta gabata ne wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta dakatar da hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa (EFCC) da hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa mai zaman kanta ta (ICPC) daga tsare Sanata Abdul’aziz Yari har sai an ci gaba da sauraren…