No menu items!

Sample Page Title

Date:

Bai kamata ku tafi yajin aiki ana tsaka da tattaunawa ba, Gwamnatin tarayya ga ASUU

Daga Jameel Lawan Yakasai

Gwamnatin Taraiya (FG), ta bakin Ministan Ilimi, Dakta Maruf Tunji Alausa ta ce bai kamata ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa, ASUU, ta fara raba goron gaiyatar tafiya yakin aiki ba tunda ana tattaunawa da duk kungiyoyin da abin ya shafa.

Ya ce gwamnatin taraiya na iya bakin kokarin ta na gyaran makarantun gaba da sakandire a fadin Nijeriya.

KU KUMA KARANTA: Za mu shiga yajin aikin sai Baba-ta-gani – ASUU

Alausa ya roƙi ƙungiyoyin da ke shirin tafiya yajin aikin da su dakatar da shirin su tunda gwamnati na tattaunawa da su.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...