No menu items!

Sample Page Title

Date:

Wata Kotun hukunta laifukan fyaɗe da rigingimun cikin gida da ke Ikeja ta yanke wa Daraktan Cibiyar kula da Ciwon Kansa, Dakta Olufemi Olaleye, hukuncin ɗaurin rai-da-rai har ninki biyu a gidan yari bisa laifin lalata ‘yar uwar matarsa.

Mai shari’a Rahman Oshodi ya samu Mista Olaleye da laifin lalata da fyaɗe ta hanyar jima’i ga yarinyar.

Gwamnatin jihar Legas ce ta fi shigar da ƙarar mai ɗauke da tuhume-tuhume biyu.

Alƙalin ya ce masu gabatar da ƙara sun tabbatar da gamsassun Olaleye ya aikata laifin.

Mista Oshodi ya ce shaidun da ake tuhumar daraktan gamsassu ne.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...