No menu items!

Sample Page Title

Date:

Aƙalla ‘yan Isra’ila 10 ne suka jikkata a ranar Lahadi bayan an harba wani makamin roka daga zirin Gaza a wani wurin soji da ke kusa da kan iyaka da yankin Falasɗinu, a cewar kafar yada labaran Isra’ila.

Tashar yada labarai ta Walla ta ce an harba makamai masu linzami sama da 20 a wurin da ke kusa da yankin ƴan kama wuri zauna na Kerem Shalom.

KU KUMA KARANTA: Jami’an Isra’ila sun kai samame ofishin Al Jazeera a Birnin Ƙudus

Uku daga cikin wadanda suka jikkata na cikin mawuyacin hali, in ji gidan yaɗa labaran

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...