No menu items!

Sample Page Title

Date:

Daga; MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI.

SANATA Hassan Muhammad Nasiha, mai wakiltar mazabar Zamfara ta tsakiya ne aka mika sunansa ga Majalisar dokokin Jihar Zamfara domin tantancewa ya zama mataimakin Gwamnan Jihar.

Hakan dai ya faru ne biyo bayan tsigewar da Majalisar dokokin Jihar ta yi wa tsohon mataimakin Gwamna Mahadi Aliyu Muhammad Gusau, a ranar Laraba.

Mahadi dai yan majalisar sun Tsige shi ne biyo bayan rahoton da kwamitin bincike ya aiwatar inda aka same shi da laifi a kan maganar kudi

Bayan da majalisar ta dawo domin zamanta, shugaban majalisar Nasiru Mu’azu, ya karanta takardar da Gwamna Bello Muhammad Matawalle ya aiko wa majalisar inda ya rubuto cewa ya zabi Sanata Hassan Muhammad Nasiha a matsayin mataimakin Gwamnan Jihar Zamfara.

admin
adminhttps://neptuneprimehausa.com
Ni ɗan jarida ne mai zaman kansa. Mawallafi kuma mai sharhi a lamarin yau da kullum.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...