No menu items!

Sample Page Title

Date:

An gano gawar wani mutum da ba a san ko waye ba an ƙona shi a shiyyar Takita da ke bayan unguwan Oando a garin Birnin kebbi. Hukumar Hisbah ta jihar Kebbi ta sanar da haka ranar Laraba 20/12/2023.

Hukumar ta wallafa cewa:

ANGA GAWAR WANI MUTUN ƘONANNA WANDA  BA A SAN KO WANENE BA SHIYAR TAKITA BAYAN OANDO GARIN BIRNIN KEBBI”

Ansamu rahoton cewar an kashe wani mutun kuma an ƙonashi a takita bayan oando garin Birnin Kebbi 

Ana sa ran ankashe shi fiye da kwana biyu da suka gabata Amma ba a sanar da hukuma ba sai yau laraba 20/12/2023 bayan jikin sa ya lalace  kawo yanzu baa iya tantance sanadiyar mutuwar wannan bawan Allah 

Bincike yana kan gudana don gano musabbabin wannan ɗayen aikin”

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...