No menu items!

Sample Page Title

Date:

Shugaban Amurka Joe Biden ya bayyana cewa ya ji daɗi matuƙa kan cewa za a saki wasu daga cikin waɗanda Hamas ke rike da su a ƙarƙashin yarjejeniyar da aka cimmawa.

Mista Biden ɗin ya bayyana cewa an saki Amurkawa biyu waɗanda aka kama a ƙarshen watan Oktoba bayan an yi tattaunawa ta diflomasiyya mai zurfi.

KU KUMA KARANTA: Rundunar Sojin Isra’ila ta amince da yarjejeniyar sakin fursunonin yaƙi, da tsagaita wuta na wucin-gadi da Hamas

Mai magana da yawun Ma’aikatar Harkokin Wajen Rasha Maria Zakharova ta bayyana cewa ƙasarta na maraba da wannan yarjejeniya, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na RIA na ƙasar ya ruwaito.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...