No menu items!

Sample Page Title

Date:

A dakatar da batutuwan siyasa sai bayan Azumi – shugaban jami’iyar APC a Kano

Daga Jamilu Lawan Yakasai

Shugaban Jami’iyar APC na jihar Kano Abdullahi Abbas Sanusi ya yi ƙira da a tsagaita wutar siyasa zuwa bayan watan Ramadan.

Abdullahi Abbas ya yi wannan ƙira ne a lokacin da yake rabon kayan azumi a gidansa, inda ya ce

KU KUMA KARANTA:Yadda babban taron APC na ƙasa ya gudana a Abuja

“Ina kira ga Yan siyasa da cewar mu dakatar da batutuwan Siyasa sai zuwa bayan a zumi” a cewar Abdullahi Abbas

“Yan siyasa da attajirai ku fito ku rabawa mabukata abincin da za su ci, ba dole sai irin abinda Abdullahi Abbas ya raba ba, zaku iya yin sama da nashi ko kasa da nashi” inji abdullahi abbas.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...