No menu items!

Sample Page Title

Date:

An kashe Uwargida da Amarya a Kano, an ƙone gawar ɗaya daga cikinsu

Daga Jameel Lawan Yakasai

Wasu da har yanzu ba a san ko su waye ba sun yi ajalin Uwargida da Amarya, tare da bankawa gawarsu wuta a Unguwar Tudun Yola dake ƙaramar hukumar Gwale a birnin Kano.

KU KUMA KARANTA: Ana zargin Amarya da yiwa angonta yankan Rago a Kano

Mai gidansu, Alhaji Ashiru Shu’aibu ya ce ɓatagarin da ba akai ga gano su ba, sun shiga cikin gidansa, inda suka yiwa matan nasa kisan gilla, sannan suka ƙone gawarsu.

Za a ji cikakken labari daga baya.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...