No menu items!

Sample Page Title

Date:

Shugaba Tinubu ya naɗa Isma’il Ahmed shugaban PCNG

Daga Jameel Lawan Yakasai

Wannan na cikin wata sanarwa da mai ba Shugaban Ƙasa shawara kan yada labarai, Bayo Onanuga, ya fitar a yau Jumu’a 27 ga Yuni 2025.

KU KUMA KARANTA: Tinubu ya yaba da ci gaban da aka samu a Kaduna

Sanarwar ta ce Ismaeel Ahmed zai jagoranci shirin PCNGi wanda aka kirkiro domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur, ta hanyar samar da makamashi mai rahusa da tsafta wato iskar gas da aka matse (CNG).

Tuni dai shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Barrister Ismaeel Ahmed a matsayin Shugaban Shirin, a yunkurin da zai yi wajen kawowa shirin na gwamnati ci gaba.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...