No menu items!

Sample Page Title

Date:

NDLEA ta kama maniyyata a filin jirgin saman Kano, bisa zargin safarar hodar Iblis zuwa ƙasar Saudiyya

Daga Jameel Lawan Yakasai

Hukumar NDLEA ta kama wasu maniyyata biyu a filin jirgin saman Malam Aminu Kano bisa zargin safarar hodar iblis zuwa Saudiyya yayin aikin Hajji.

Wannan na cikin sanarwar da Jami’in Hulɗa da Jama’a na NDLEA, Femi Babafemi, ya fitar a Lahadin nan, 1 ga Yuni, 2025.

KU KUMA KARANTA: Al’ummar Gwammaja a Kano sun shiga jimamin tunawa da rashin da sukai na faɗuwar Jirgin sama a yankin

Sanarwar ta ce an samu maniyyatan da hodar iblis har guda 45 kowanne, kuma bincike ya gano cewa wasu mutane uku ne ke daukar nauyin safarar da nufin amfani da mahajjata wajen aikata laifin.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...