No menu items!

Sample Page Title

Date:

Ministan tsaron Isra’ila Yoav Gallant ya yi umarnin a “yi wa Zirin Gaza ƙawanya, babu shigar abinci, babu wuta sannan ba man fetur”.

A wani mataki na matashiya, Isra’ila ce ke da iko da sararin samaniyar Gaza da kuma hanyoyin ruwansa, sannan ta sanya takunkumai a kan wane ne da kuma me za a iya shiga da shi ta kan iyakar yankin.

Haka kuma a ɗaya ɓangaren, inda Masar ke iko da iyakar Gazan, ita ma tana lura da wane ne zai shiga ko kuma ya fita daga yankin.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...