No menu items!

Sample Page Title

Date:

Tun bayan da aka samu matsalar da ta haifar da rufe iyakokin ƙasa da ƙasa na Nijar da Najeriya ‘yan kasuwa daga cikin Gada dana ƙauyukan Gada suke ta fama da asarori masu ɗimbin yawa.

Zuwa yanzu ‘yan kasuwa, sun yi asara mafi muni a sanadin dakatar lodin manyan motoci Tirela waɗanda suke ɗauke da albasa na tsawon kwanaki ba tare da sun samu ƙetare iyaka ba.

Daga ƙarshe motocin sun dawo gida da kayan bayan kwanaki a tsaye ɗauke da Albasa.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

1 COMMENT

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...