No menu items!

Sample Page Title

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki ƙauyen Kasuwar Daji dake ƙaramar hukumar Ƙaura Namoda a jihar Zamfara inda suka yi awon gaba da Uban ƙasar garin Alhaji Ibrahim S/Fada Kasuwar Daji, Uba ga Ɗan Majalisar Dokokin Jihar Zamfara mai ci Hon. Anas S. Fada Ƙaura. 

Rahotanni daga ƙauyen sun bayyana cewa, lamarin ya faru ne da sanyin safiyar jiya Alhamis da misalin ƙarfe 2:30 zuwa 3:00 na dare inda ‘yan bindigar suka yi harbi biyu a saman iska kafin su tafi da shi. 

Zuwa haɗa wannan rahoton dai babu wani labari game da shi kuma ba a san halin da yake ciki ba.

KU KUMA KARANTA: ‘Yan bindiga sun harbe ɗan sanda a Ibadan

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

1 COMMENT

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...