No menu items!

Sample Page Title

Date:

Ana dai zargin Alasan Ado Doguwan ne da amfani da bindiga ya harbi mutane, inda wasu da yawa suka rasa rayukansu har lahira, wasu kuma suka jikkata da munanan raunuka da ƙuna a balahirar zaɓen da ta gabata.

KU KUMA KARANTA: Hukumar DSS ta ƙwato makamai a jihohi daban-daban biyo bayan hare-haren siyasa a Kano

Alasan ɗin dai da ma an san shi da munanan kalamai na tunzuri da rashin mutunci. Ya yi zage-zage da yawa a baya, kuma ya nuna cewa duk wanda bai zaɓe su ba sai ya ci ubansa.

Ana dai zargin Alasan ɗin da kisan rayuka tare da ƙone ofishin jam’iyyar NNPP da ke Doguwa.

Cikakken bayani na zuwa nan gaba

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...