No menu items!

Sample Page Title

Date:

Ɗangote ya bawa ɗaliban da suka kammala karatu da mafi ƙoluluwar daraja a Jami’ar Ɗangote da ke Wudil aiki

Daga Jamilu Lawan Yakasai

Shugabanin rukunin kamfanin Ɗangote, Alhaji Aliko Ɗangote ya bayyana cewar ya tsara gudanar da ayyukan cigaban jami’ar Aliko Dangote, da garin wudil na naira biliyan 15 domin cigaban makarantar a shekaru biyar.

KU KUMA KARANTA: Gidauniyar Ɗangote ta ƙaddamar da rabon abinci na naira biliyan 16 ga talakawa

Dangote ya bayyana hakan yayin bikin yaye dalibai karo na biyar a yau asabar Wudil, inda ya bayyana daukar aiki a kamfaninsa ga daliban da suka zamo na daya a jami’ar.

Yakara da cewar gidauniyarsa zata gina gurin kwanan dalibai na zamani da dakin karatu da sauran kayayyakin karatun dalibai a makarantar.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...