No menu items!

Sample Page Title

Date:

Ƙungiyar ƙwallon kafa ta Barcelona ta sayi ɗan wasa mai shekaru 26, Dani Olmo

Daga Ali Sanni

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barcelona dake ƙasar spaniya ta sayi ɗan wasan tsakiya na ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta RB Leipzig dake tsakar Jamus akan euro miliyan 60.

Ɗan wasan, ya rattaba hannu akan kwantiragi na tsawon shekaru shida a ƙungiyar ta Barcelona.

KU KUMA KARANTA;Tsohon shugaban hukumar ƙwallon ƙafa ta Afirka, Issa Hayatou, ya rasu

Ƙungiyar ta Barcelona nasa ran ɗan wasan zai buga a wasan cin kofin Gamper da ƙungiyar ta Barcelona keyi kafin tunkarar sabuwar kakar wasannin.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...