No menu items!

Sample Page Title

Date:

Ƙasar Saudiyya ta rataye mutane 8 da ta kama da safarar miyagun ƙwayoyi

Daga Shafaatu Dauda Kano

Rahonnin sun tabbatar da cewa a ranar Asabar ne aka rataye mutanen guda 8 da aka tabbatar Sunyi Safarar Miyagun kwayoyi A Kasar, kuma 7 daga cikinsu yan Najeriya ne.

KU KUMA KARANTA: NDLEA ta kama maniyyata a filin jirgin saman Kano, bisa zargin safarar hodar Iblis zuwa ƙasar Saudiyya

Wanne irin hukunci ya kamata mahukuntan Najeriya su rinka zartarwa ga duk wanda aka kama da safarar miyagun kwayoyi a kasar nan ?

Don ya zama izina ga masu sana’ar.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...