No menu items!

Sample Page Title

Date:

Daga Ibraheem El-Tafseer

Ɗan majalisar wakilai, mai wakiltar mazaɓar Tarauni a Jihar Kano, Mukhtar Umar Yarima, ya ƙwato kujerarsa a Kotun Ƙoli a ranar Asabar.

Tun a watan Agusta ne Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen majalisar jiha da ta tarayya ta ce zaɓen Yarima ba halastacce ba ne.

Kotun, ƙarƙashin jagorancin Mai Shari’a, I.P. Chima ce ta haramta zaɓen na Yarima sakamakon aikawa da takardun karatun makarantar firamare na jabu ga hukumar zaɓe ta INEC.

Amma sai kotun ƙolin ta ƙi amincewa da hukuncin tirabunal ɗin, inda ta ce ta gaza tabbatar da laifin amfani da takardun jabu.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...