No menu items!

Sample Page Title

Date:

Ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya (NLC) ta bai wa gwamnatin tarayya wa’adin kwanaki bakwai da ta janye duk wasu manufofin da ake ganin na yaƙi da talakawa ko kuma ta fuskanci yajin aikin gama gari daga ranar 2 ga watan Agusta.

Waɗannan manufofin sun haɗa da ƙarin farashin man fetur na kwanan nan.

Hakan dai na zuwa ne a daidai lokacin da ƙungiyar NLC ta umurci dukkanin ƙungiyoyin ta da majalisun jihohin ƙasar nan da su gaggauta fara shirin ɗaukar ma’aikata da sauran ‘yan Najeriya da suka haɗa da ƙungiyoyin farar hula don gudanar da yajin aiki mai ɗorewa da kuma zanga-zangar gama gari idan gwamnati ta gaza biyan buƙatunta.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

3 COMMENTS

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...