No menu items!

Sample Page Title

Date:

Babban jami’in harkokin wajen Tarayyar Turai Josep Borrell ya yi Allah wadai da kisan da Isra’ila ta yi wa Falasɗinawa 112 a lokacin da ake raba kayan agaji a Zirin Gaza da aka yi wa ƙawanya, yana mai cewa kisan sam bai dace ba.

“Na firgita da labarin sake yin wani kisan gilla a kan fararen hula a Gaza waɗanda ke neman agaji,” in ji shi a shafin X.

“Ba za a yarda da wannan kisa ba.”

Harbe-harben da Isra’ila ta yi, a cewar shaidu da likitoci, sun kuma jikkata Falasdinawa 760 waɗanda ke fama da yunwa.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...