No menu items!

Sample Page Title

Date:

Aƙalla Falasɗinawa 187 aka kashe a hare-haren da Isra’ila ke kaiwa Gaza a cikin awa 24 da suka wuce, adadin da ya sa yawan waɗanda suka mutu zuwa yanzu ya kai 21,507 tun 7 ga watan Oktoba, a cewar Ma’aikatar Lafiya da ke yankin da aka yi wa ƙawanya.

Ma’aikatar ta kuma ƙara da cewa mutum 55,915 ne suka jikkata tun bayan yaƙin da Isra’ilan ta fara a yankin.

Tun bayan ɓarkewar mummunan yaƙin Isra’ila a Gaza ranar 7 ga watan Oktoba, fiye da kashi 80 cikin 100 na al’ummar Gaza miliyan 2.4 aka raba da muhallansu, a cewar Majalisar Ɗinkin Duniya.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...