No menu items!

Sample Page Title

Date:

Daga Ibraheem El-Tafseer

Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya, Antonio Guterres ya ce ya zama dole kowa ya amince da ‘haƙƙin Falasɗinawa na kafa ƙasarsu.

Mista Guterres ya bayyana haka ne a taron ƙungiyar ƙasashen ‘yan ba ruwanmu da aka yi a Kampala babban birnin Uganda.

Ya ce duk wani ƙin amincewa da samar da ƙasashe biyu zai tsawaita rikicin da ake yi tsakanin Isra’ila da Hamas.

A ranar Alhamis da ta gabata ne firaministan Israi’la Benyamin Netanyahu ya fito fili ya ƙi amincewa da kafa da ƙasar Falasɗinawa.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...