No menu items!

Sample Page Title

Date:

Sojojin Isra’ila sun ce an yi musayar wuta da dakarun Masar

Sojojin Isra’ila sun sanar da cewa an yi musayar wuta da dakarun Masar a ranar Litinin a kan iyakar Rafah da ke tsakanin Masar da zirin Gaza.

“A ‘yan sa’o’i da suka gabata, an yi harbi a kan iyakar kasar Masar, ana gudanar da bincike kan lamarin. Ana tattaunawa da ɓangaren Masar,” in ji sanarwar da rundunar ta fitar.

KU KUMA KARANTA: Kotun duniya ta umurci Isra’ila ta dakatar da kai farmaki a Rafah

Kafar yaɗa labaran Isra’ila ta KAN ta ce an kashe wani sojan Masar a harin da aka kai.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...