No menu items!

Sample Page Title

Date:

Shugabannin Ƙananan hukumomin Kano 44 sun Maka Gwamnatin Kano a gaban kotun tarayya, kan zargin yunkurin ɗibar kuɗinsu domin yin aikin wasu gadoji a birnin Kano.

Alfijir labarai ta rawaito sun maka gwamnatin ne da nufin a hana gwamnatin taɓa musu kuɗaɗensu na cikin asusun haɗaka da sukeyi da ita (Joint Account) sakamakon abinda sukace ana ƙoƙarin ɗibar kuɗin a aikin gadojin Ɗan Agundi da ta Tal’udu.

A Takardar Ƙarar me Lamba FHC/ABJ/CS/1733/2023, shugabannin sunyi Karar Gwamnatin Kano ne, da kwamishinan shari’a na jihar da kuma Akanta Janar na Kano

Takardar me ɗauke Da Kwanan Watan Jumu’a 29 Ga Watan Disamba, ta roki kotun ta hana Gwamnatin Kano tana musu kuɗin nasu domin yin aikin gadojin 2.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...