No menu items!

Sample Page Title

Date:

Shugaba Tinubu ya sake naɗa Buba Marwa a matsayin shugaban NDLEA

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake naɗa Birgediya Janar Buba Marwa mai ritaya a matsayin shugaban hukumar yaƙi da sha da safarar miyagun ƙwayoyi a Najeriya NDLEA.

Shugaban ya sake naɗa Marwa ne bisa jajircewarsa a da a ke samun nasara wajen yaƙi da miyagun ƙwayoyi a Najeriya.

KU KUMA KARANTA: NDLEA a Kano ta kama tabar wiwi da kwalaben Akurkura dubu 8

Bayo Onanuga ne ya tabbatar da haka a wata sanarwa da ya fitar.

Tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ne ya fara naɗa Marwa a matsayin shugaban hukumar a shekarar 2021.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...