No menu items!

Sample Page Title

Date:

Shugaba Najeriya Bola Tinubu ya amince da naɗin jarumi Ali Nuhu a matsayin Manajan Darakta na Hukumar tace Fina-Finai ta Najeriya da wasu mutane goma a matsayin shugabannin hukumomin da ke ƙarƙashin ma’aikatar fasaha, al’adu, da tattalin arziki.

Hakan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da mai ba shugaban ƙasa shawara na musamman kan harkokin yaɗa labarai Ajuri Ngelale ya fitar a ranar Juma’a.

KU KUMA KARANTA: Shugaban Najeria, Tinubu, ya naɗa sabbin shugabannin hukumar Hajji ta ƙasa

A cewar sanarwar, “Shugaban ƙasa ya umurci waɗanda aka naɗa su gudanar da ayyukansu bisa ka’idojin ƙwarewa, ƙwazo, da kishin ƙasa da nufin ganin ɓangaren ya ƙara nutsuwa da kwarjini.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...