No menu items!

Sample Page Title

Date:

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai yiwa al’umar ƙasa jawabi a ranar Alhamis 16 ga watan Fabrairun 2023 da ƙarfe 7 na safe.

A wata sanarwar da mai baiwa shugaban ƙasa shawara na musamman kan al’amurran da suka shafi yaɗa labarai, Femi Adesina ya sanya wa hannu ya ce an umarci gidajen alabijin da gidajen rediyo da sauran kafafen yaɗa labarai na zamani da su kawo jawabin kai tsaye da daga gidan Talabijin na ƙasa wato NTA da Rediyon Najeriya domin yada shirye-shiryen jawabi da shugaba Buhari zai gabatar.

1 COMMENT

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...