No menu items!

Sample Page Title

Date:

Daga Ibraheem El-Tafseer

Da yammacin ranar juma’a ne, Allah ya yiwa mai martaba sarkin Tikau, Alhaji Muhammad Abubakar Grema OON, rasuwa. Mai Tikau ya rasu ne sakamakon doguwar jinya da ya yi fama da ita.

Fadar mai martaba sarkin Tikau tana garin Sabon Garin Nangere da ke ƙaramar hukumar Nangere a jihar Yobe. Ya rasu ne a Asibitin ƙwararru da ke garin Potiskum (Yobe State Specialist Hospital Potiskum).

KU KUMA KARANTA: Ɗan Majalisar Tarayya daga Jigawa ya rasu

Zuwa haɗa wannan rahoto, fadar Mai Tikau ba ta cire sanarwa na lokacin jana’izarsa ba. Amma ana sa ran za a yi jana’izar gobe Asabar a fadarsa da ke Sabon Garin Nangere.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...