No menu items!

Sample Page Title

Date:

Mutane 387,187 ne ba su karɓi katin zaɓen su ba, a Kano – INEC

Daga Jameel Lawan Yakasai

Kwamishinan hukumar zaɓe ta ƙasa (INEC) na Kano Ambasada Abdu A. Zango, ya bayyana cewa mutane 387,187 ne ba su karɓi katin zaɓen su ba, a Kano. Ya bayyana hakan ne a zantawarsa da manema labarai a birnin na Kano.

KU KUMA KARANTA: Babu kalmar ‘Inconclusive’ a tsarin dokokin zaɓen Najeriya – INEC

Ya kuma bayyana cewa, sun shirya tsaf domin fara gudanar da aikin rijistar zaɓe ga mutanen da shekarun su ya kai 18 da kuma waɗanda katin nasu ya ɓata har ma da waɗanda za a sauya wa wurare a ranar 18 ga watan Agustan da muke ciki.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...