No menu items!

Sample Page Title

Date:

Muna da ƙwarin guiwar samun nasara kan Isra’ila – Hezbollah

Daga Ibraheem El-Tafseer

A cikin wata sabuwar sanarwa da ta fitar kan cikar harin da Hamas ta kai Isra’ila shekara guda, Hezbollah ta ce tana da ƙwarin guiwar samun nasara a yaƙinta da Isra’ila, inda ta ce za ta ci gaba da gwabzawa da Isra’ilar.

Iran ce ke ɗaukar nauyiin Ƙungiyoyin Hezbollah da ke da mazauni a Lebanon da kuma Hamas.

Hezbollah ta bayyana harin da Hamas ɗin ta kai da na jarumtaka wanda tarihi ba zai manta da shi ba a yankin.

KU KUMA KARANTA: Ƙasar Iran ta karrama kwamandan da ya kai wa Isra’ila hari

“Ba wajen zaman Isra’ila ba ne, saboda haka dole mu kawar da ta duk tsawon lokacin da za a ɗauka”

Hezbollah ta kuma ɗora alhakin yakin Gaza da Lebanon kan Amurka da ƙawayenta.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...