Masu unguwanni 13 sun yi murabus a jihar Kano

0
169
Masu unguwanni 13 sun yi murabus a jihar Kano

Masu unguwanni 13 sun yi murabus a jihar Kano

Daga Jameel Lawan Yakasai

Hakimin gundumar Jogana da ke ƙaramar hukumar Gezawa ta jihar Kano, Zannan Kano, Alhaji Abdulkadir Muhammad Balarabe, ya amince da murabus ɗin wasu masu unguwanni su goma sha uku a ƙasarsa, waɗanda suka yi murabus don ƙashin kansu.

Alhaji ‎Abdulkadir Muhammad Balarabe, ya bayyana hakan ne a yayi zantawarsa da manema labarai ranar Talata 02 ga watan Satumban 2025.

KU KUMA KARANTA: An dakatar da Hakimi da kansila bisa zargin satar Taransifoma a Gwambe

A gundumarsa ta Jogana da ke ƙaramar hukumar Gezawa a jihar Kano.

Leave a Reply