No menu items!

Sample Page Title

Date:

Masu unguwanni 13 sun yi murabus a jihar Kano

Daga Jameel Lawan Yakasai

Hakimin gundumar Jogana da ke ƙaramar hukumar Gezawa ta jihar Kano, Zannan Kano, Alhaji Abdulkadir Muhammad Balarabe, ya amince da murabus ɗin wasu masu unguwanni su goma sha uku a ƙasarsa, waɗanda suka yi murabus don ƙashin kansu.

Alhaji ‎Abdulkadir Muhammad Balarabe, ya bayyana hakan ne a yayi zantawarsa da manema labarai ranar Talata 02 ga watan Satumban 2025.

KU KUMA KARANTA: An dakatar da Hakimi da kansila bisa zargin satar Taransifoma a Gwambe

A gundumarsa ta Jogana da ke ƙaramar hukumar Gezawa a jihar Kano.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...