No menu items!

Sample Page Title

Date:

Majalisar Masarautar Adamawa ta tuɓe rawanin Hakimin Ribadu da ke ƙaramar hukumar Fufore da ke jihar, Alhaji Gidado Abubakar.

Muƙaddashin Sakataren masarautar, Alhaji Kabiru Bakari, na ya sanar da hakan a cikin wata takarda da ya aike wa tuɓaɓɓen hakimin.

“Majalisar Masarautar Adamawa ta umarce ni da in rubuta in kuma sanar da kai cewa Gwamnan Jihar Adamawa ya amince da korar ka.

KU KUMA KARANTA: An dakatar da Sarkin Sasa kan rashin biyayya

“Ka mika duk wasu takardun hukuma da ke hannunka, ciki har da takardar shaida, ga Muƙaddashin Sakataren Masarautar Adamawa da ke Yola,’’ in ji wasikar.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...